IQNA - A jawabin da ya gabatar a zauren majalisar dokokin kasar Masar Mohammed Mokhtar Juma, ministan ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar ya bayyana shirin ma'aikatar na fadada ayyukan gidan rediyon kur'ani na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3491237 Ranar Watsawa : 2024/05/28
Tehran (IQNA) Wata kungiyar agaji ta Musulunci a Burtaniya na kokarin kafa wani sabon tarihi a duniya wajen bayar da gudummawar jini mafi yawa a rana guda.
Lambar Labari: 3487750 Ranar Watsawa : 2022/08/26