IQNA - A jawabin da ya gabatar a zauren majalisar dokokin kasar Masar Mohammed Mokhtar Juma, ministan ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar ya bayyana shirin ma'aikatar na fadada ayyuka n gidan rediyon kur'ani na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3491237 Ranar Watsawa : 2024/05/28
Tehran (IQNA) Wata kungiyar agaji ta Musulunci a Burtaniya na kokarin kafa wani sabon tarihi a duniya wajen bayar da gudummawar jini mafi yawa a rana guda.
Lambar Labari: 3487750 Ranar Watsawa : 2022/08/26